Babban Labari
Labarai
Ɗan Bindiga Ya Kuɓutar Da Gwarzon Gasar Karatun Alkur’anin Da Aka Sace A Katsina
Iyayen gwarzon gasar karatun Alkur’anin da aka sace a Katsina Abdulsalam Rabi’u Faskari, tare da mahaifinsa a Jihar Katsina, sun bayyana cewa sun kuɓuta daga hannun ’yan bindiga ba tare da biyan kuɗin fansa ba.

