Babban Labari
Labarai
Tsohon Ministan Shari’ar Nijeriya Abubakar Malami Ya Koma Jam’iyar ADC
Tsohon ministan shari’a na Najeriya, Abubakar Malami ya sanar da ficewa daga jam’iyyar APC tare da komawa haɗakar ƙawancen jam’iyyu hamayya ta ADC. Cikin wata sanarwa da tsohon ministan ya fitar a shafinsa na sada zumunta, ya ce ya ɗauki matakin ne domin bayar da tasa gudunmowa wajen ceto Najeriya daga durƙushewa. Abubakar Malami ya […]

