Tag: ABUBKAR MALAMI

Babban Labari Labarai

Tsohon Ministan Shari’ar Nijeriya Abubakar Malami Ya Koma Jam’iyar ADC

Tsohon ministan shari’a na Najeriya, Abubakar Malami ya sanar da ficewa daga jam’iyyar APC tare da komawa haɗakar ƙawancen jam’iyyu hamayya ta ADC. Cikin wata sanarwa da tsohon ministan ya fitar a shafinsa na sada zumunta, ya ce ya ɗauki matakin ne domin bayar da tasa gudunmowa wajen ceto Najeriya daga durƙushewa. Abubakar Malami ya […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000