Babban Labari
Ba na tsoron duk wata barazana daga Gwamnatin Tarayya a yayin zaɓen Osun — Gwamna Adeleke
Gwamnan Jihar Osun kuma ɗan takarar jam’iyyar Accord Party, Ademola Adeleke, ya bayyana ƙwarin gwiwar cewa ba ya tsoron ƙarfin Gwamnatin Tarayya ko goyon bayan da wasu gwamnoni ke ba wa jam’iyyar APC gabanin zaɓen gwamna na ranar 15 ga watan Agusta. Adeleke ya siffanta kansa a matsayin garnaƙaki kuma sarkin aiki wanda ke da […]

