Tag: ACCORD PARTY

Babban Labari

Ba na tsoron duk wata barazana daga Gwamnatin Tarayya a yayin zaɓen Osun — Gwamna Adeleke

Gwamnan Jihar Osun kuma ɗan takarar jam’iyyar Accord Party, Ademola Adeleke, ya bayyana ƙwarin gwiwar cewa ba ya tsoron ƙarfin Gwamnatin Tarayya ko goyon bayan da wasu gwamnoni ke ba wa jam’iyyar APC gabanin zaɓen gwamna na ranar 15 ga watan Agusta. Adeleke ya siffanta kansa a matsayin garnaƙaki kuma sarkin aiki wanda ke da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai