Ambaliya

Mutanen Da AmbaAliyar Ruwa Ta Kashe A Neja Sun Kai 110

Alkaluman waɗanda ambaliyar ruwa ta kashe a jihar Neja ya kai mutum 110, a cewar hukumar ba da agajin gaggawa na jihar. Masu aikin ceto sun ce sun gano gawawwaki da dama. Jami’ai a yankin Mokwa wurin da lamarin ya faru, sun yi gargaɗin cewa ƙarin mutane na cikin barazana a birnin. An shafe tsawon […]

Read more

Gwamna Zulum Ya Kafa Kwamitin Kasafta Tallafin Ambaliya

Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum ya kafa kwamitin da zai kasafta gudunmawar kuɗi da sauran kayan amfani da jihar ta samu da suka tasar ma tsabar kuɗi Naira Miliyan Dubu huɗu. Jihar Borno dai ta fuskanci mummunar ambaliya a kwanakin baya, wanda hakan ya yi sanadiyyar rasa rayuka da dukiyoyi masu ɗimbin yawa. To […]

Read more