Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya ce jama’ar Arewacin Najeriya ba za su ragawa shugaba Tinubu ba a zaben 2027.
Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa. Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.