Tag: ARGUNGU

Babban Labari Labarai

Abubakar Usman ya lashe gasar kamun kifin Arugungu ta 2026

Abubakar Usman daga garin Yama na jihar Kebbi ne ya lashe gasar kamun kifin Arugungu ta 2026. Kifin da ya kama yana da nauyin kilogiram 59 kamar yadda alƙalan gasar suka sanar. Abubakar ya samu kyautar motoci biyu da naira miliyan ɗaya. Dubban masinta ne uska shigar gasar kamun kifin – da aka jima ba […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000