Shinkafa da taliya ba za su sa ka ci zaɓen 2027 ba —Atiku ga Tinubu
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa raba buhunan shinkafa da taliya ba zai taimaka wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ba a zaɓen 2027. A cikin wata sanarwa da mai taimaka masa na musamman kan harkokin yaɗa labarai, Phrank Shaibu, ya fitar a Abuja ranar Talata, Atiku ya ce dimokuraɗiyyar Najeriya tana […]