Kwamishinan Yan Sandan Kano Ya Ziyarci Wuraren Da Aka Girke Jami’an Tsaro Don Dakile Barazanar Yan Bindiga.
Kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana cewa suna da kyakkyawar dangantaka da sauran hukumomin tsaro dake a jihar. CP Ibrahim Bakori, ya bayyana hakan ne lokacin da ya kai wata ziyara ta musamman don duba jami’an tsaron da aka girke, a wuraren da ake zargin yan bindiga na yiwa mazauna […]