Tag: Borno

Babban Labari

Yara 5 Sun Gudo Daga Hannun Boko Haram A Borno

Wasu ’yan mata biyar sun yi nasarar gudowa daga hannun ’yan ta’addan Boko Haram a Karamar Hukumar Gwoza Jihar Borno. Rundunar Sojojin Operation Hadin Kai ta ce ta ceto ’yan matan ne a ranar 4 ga Yuni yayin da ake ci gaba da sintiri da hare-hare a yankin Arewa maso Gabas. Ta bayyana cewa sojojin […]

Babban Labari

Adadin ɗabilan da aka sace daga Borno sun kai 50

Bayanan da ke fitowa daga Najeriya na cewa fiye da ɗalibai 50 ne aka bayar da rahoton garkuwa da su a wasu hare-hare da aka kai wa makarantu a yankin arewa maso gabashin ƙasar aranar Juma’a Rahotonni na cewa mafi yawan yaran ƴan tsakanin shekara biyu zuwa biyar ne, waɗanda aka sace daga makarantun nazare. […]

Babban Labari

Harsashi daga wurin biki ya yi ajalin wata budurwa mai shekaru 14 a Maiduguri babban birnin jihar Borno.

Wata budurwa ‘yar shekara 14 ta rasa rayuwata bayan wani harsashi da ake kyautata zaton an harbo shi daga wurin bikin aure a tsallako gidansu da ke rukunin gidajen ma’aikatan Asibitin Koyarwa na Jami’ar Maiduguri a ranar Asabar. Da farko dai an ce bikin na sojoji ne, amma daga bisani babban kwamandan rundunar Operation Haɗin […]

Labarai

Sojoji sun ceto Kansila da malami da aka sace a Borno

Sojojin Najeriya a ƙarkashin Operation Hadin Kai sun ceto fararen hula biyu da ‘yan ta’adda suka sace a kan hanyar Buni Gari-Buratai da ke Borno, bayan wani aikin bincike da ceto cikin gaggawa da ake gudanarwa. Majiyoyi sun shaida cewa, sojojin rundunar 27 Task Force Brigade tare da haɗin gwiwar rundunar 135 Special Forces Battalion […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000