Hotuna: Yadda ɗaliban jihar Neja da aka ceto suka isa gidan gwamnati
Da yammacin ranar Litinin 12 ga watan Disamba ne ɗaliba makarantar St Mary’s da ke Papiri a jihar Neja suka isa gidan gwamnati bayan an sanar da samun nasarar ceto su. Sai dai har yanzu babu tabbacin ko an biya kuɗin fansa ko ba a biya ba. Daga cikin waɗanda suka tarbe sun haɗa da […]