Hotuna: Yadda ɗaliban jihar Neja da aka ceto suka isa gidan gwamnati

Da yammacin ranar Litinin 12 ga watan Disamba ne ɗaliba makarantar St Mary’s da ke Papiri a jihar Neja suka isa gidan gwamnati bayan an sanar da samun nasarar ceto su.

Sai dai har yanzu babu tabbacin ko an biya kuɗin fansa ko ba a biya ba.

Daga cikin waɗanda suka tarbe sun haɗa da Gwamnan Neja, Umaru Bago da shugabannin ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya da kuma shugabannin makarantar.

Post masu alaƙa

Ba za mu buɗe Hormuz ba sai Amurka ta buɗe tashar ruwanmu – Iran

Jirgin ‘yan cirani ya kife a tekun Libiya

Da buƙatar samar da takin zamani ga manoman Najeriya – MDD