Babban Labari
Labarai
Zanga-zanga Ce Yaren Da Gwamnati Ke Ji- Dalung
Dan gwagwarmaya kuma tsohon ministan matasa da wasanni, Barista Solomon Dalung ya bayyana cewa za su fara zanga-zanga a yau Alhamis saboda su nuna fushinsu kan yadda ake tafiyar da lamurra a Najeriya.

