Babban Labari
Labarai
An Kama Mutum 1 Saboda Kashe Dogarin Sarki Sanusi Na 2
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya reshen jihar Kano ta ce ta kama wani da take zargi da kashe wani jami’in tsaron Sarkin Kano Na 16 Malam Muhammadu Sanusi yayin aikin sa-kai a filin Idi.

