ECOWAS

ECOWAS ta ɗage takunkumin da ta ƙaƙaba wa Guinea

Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afrika wato ECOWAS ta amince da ɗage dukkan sauran takunkuman da ta ƙaƙaba wa ƙasar Guinea bayan kammala miƙa mulki, lamarin da ke nuna cikakken dawowar ƙasar cikin harkokin ƙungiyar yankin. An cimma wannan matsaya ne a yayin taron shugabannin ƙasashe da gwamnatocin ECOWAS da aka gudanar a ƙasar […]

Read more

ECOWAS Ta Aiyana Dokar Ta-baci A Kasashenta

Kungiyar ECOWAS) ta ayyana dokar ta-baci a kasashen Yammacin Afirka a kokarinta na dakile yiwuwar juyin mulki a yankin. Shugaban Hukumar Tsaro da Sasanci na ECOWAS, Omar Touray, ne ya sanar da haka, kwana biyu bayan yunkurin juyin mulki da bai yi nasara ba a kasar Jamhuriyar Benin. A yayin zaman majalisar tsaro ta hukumar […]

Read more

Hamɓararren shugaban Guinea Bissau ya isa Senegal

Hamɓararren shugaban ƙasar Guinea Bissau ya isa makwabciyar ƙasarsa, Senegal bayan wata yarjejeniya da kungiyar ECOWAS ta jagoranta. Wakilin BBC ya ce ma’aikatar harkokin wajen Senegal ta ce a ranar Alhamis da yamma wani jirgin sama na soji ya sauka a ƙasar da Mista Embalo a ciki. A shekaran jiya Laraba ne sojoji suka hamɓarar […]

Read more

ECOWAS Na Shirin Kaddamar Da Rundunar Yaƙi Da Ta’addanci

Ƙungiyar ƙasashen Yammacin Afirka ta ECOWAS ta bayyana shirin kafa rundunar gaggawa mai ƙarfin mutum 260,000 don yaƙi da ta’addanci da tashe-tashen hankula a yankin. Wannan shi ne mafi girman shirin tsaro da ƙungiyar ta yi a kwanakin baya-bayan nan. An bayyana wannan ne a taron manyan hafsoshin sojojin asashen Afirka da aka gudanar a […]

Read more

ECOWAS Ta Bayyana Matsayarta Kan Nijar, Mali Da Burkina Faso

Daga: Safiyanu Haruna Kiyama Ƙungiyar bunƙasa tattalin arzikin ƙasashen Yammacin Afirka ta ECOWAS ta ce ta yi shirin da zai saukaka tattaunawa da ƙasashen Burkina Faso da Mali da kuma Nijar, waɗanda ke karkashin jagorancin mulkin soji da suka fice daga ƙungiyar a hukumance ranar 29 ga wannan watan. A cikin wata sanarwa da ta […]

Read more