EFCC

EFCC ta gurfanar da Bello Bodejo kan zargin badaƙalar kuɗi

Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa ta’annuti a Najeriya (EFCC), ta gurfanar da shugaban ƙungiyar Fulani ta Miyetti Allah Kautal Hore na ƙasa, Bello Bodejo bisa zargin hada-hadar kuɗi da ta wuce ƙima har dala miliyan 2.63. An gurfanar da shi ne a babbar kotun tarayyar Najeriya da ke Abuja ƙarƙashin mai […]

Read more

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Ɗaya daga cikin hadiman shugaban Najeriya ya yi kira ga ga Hukumar EFCC da takwararta ta DSS da ƴansanda ba su faɗaɗa bincike tare da bankaɗo waɗanda suka taimakawa Adeyemi Adeniyi Matthew wajen da baɗaƙalar kafa hukumar bogi. A cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafin X, babban mai taimakawa shugaban ƙasa kan harkokin […]

Read more

EFCC ta ayyana neman Sadiya Farouq ruwa a jallo

Hukumar EFCC mai yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya ta ayyana neman tsohowar ministar jin ƙai ta ƙasar, Sadiya Umar Farouq ruwa a jallo. Cikin wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafinta na internet, ta ce tana neman tsohuwar ministar bisa zarge-zargen laifukan haɗa baki domin aikata laifuka da amfani da ofishi […]

Read more

EFCC ta ƙwace gidajen Malami a Abuja

Jami’an Hukumar EFCC mai yaƙi da masu yi wa tattalin arziki zagon ƙasa sun yi wa gidajen tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami ƙawanya a wani yunkuri na ƙwace muhallin tsohon Babban Lauyan na Najeriya. Tun dai a ranar Litinin da ta gabata ce jami’an EFCCn suka ka ziyarci wasu gidajen tsohon ministan da ke Maitama […]

Read more

Kotu ta yanke wa Samha hukuncin ɗaurin wata shida

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ta yanke wa jarumar fina-finan Kannywood Samha M Inuwa hukuncin ɗaurin wata shida saboda samunta da laifin wulakanta naira. Makonni biyu da suka gabata ne jami’an hukumar EFCC, mai yaƙi da almundahanar kuɗi a Najeriya ta suka kama jarumar bayan ɓullar wani bidiyo da a ciki take face […]

Read more

EFCC sun gayyace ni – El-Rufai

Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai, ya bayyana cewa hukumar EFCC ta aika masa da takardar gayyata zuwa ofishinta, kuma ya amince zai je. Ya bayyana haka ne a wata hira da BBC inda ya ce “Efcc sun rubuto min takadar gayyata zuwa ofishinsu, kuma na amsa musu zan je ranar Litinin mai zuwa” Wannan […]

Read more

Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da kuma sufurin man fetur ta Najeriya, NMDPR, Farouk Ahmed, gaban EFCC mai yaƙi da cin hanci da rashawa. Kafofin yaɗa labaran ƙasar sun ruwaito wata sanarwa daga kamfanin Dangoten, cewa shugaban kamfanin ya shigar da […]

Read more