Nijar ta zargi Faransa ta kitsa juyin mulki a ƙasar
Hukumomin Nijar sun zargi Faransa a hukumance da goyon bayan abin da suka bayyana a matsayin “yunkurin kawo hargitsa ƙasar a ranakun 28 da 29 ga watan Agusta.” A cikin wata sanarwa, gwamnatin Nijar ta ce arangamar da ta faru a sansanin sojin sama na 101 da ke Yamai, tana da “alaƙa da ƙasashen duniya”, […]