Faransa

Nijar ta zargi Faransa ta kitsa juyin mulki a ƙasar

Hukumomin Nijar sun zargi Faransa a hukumance da goyon bayan abin da suka bayyana a matsayin “yunkurin kawo hargitsa ƙasar a ranakun 28 da 29 ga watan Agusta.” A cikin wata sanarwa, gwamnatin Nijar ta ce arangamar da ta faru a sansanin sojin sama na 101 da ke Yamai, tana da “alaƙa da ƙasashen duniya”, […]

Read more

Shugaba Tinubu Ya Tafi Hutun Kwana 10 Kasashen Waje

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya fara wani hutun kwana 10 daga yau Alhamis, inda yake sa ran yin kwanaki a ƙasashen Turai irin su Faransa da Birtaniya. Hakan na ƙunshe ne a cikin wani bayani da mai magana da yawo shugaban ƙasar, Bayo Onanuga ya fitar a yau Alhmais. Sanarwar ta ce “Shugaba Bola Ahmed […]

Read more