Tag: FINAI-FINAI

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Kano Ta Haramta Rubuce-rubuce Ko Lika Hotuna Marasa Ma’ana A Adaidaita Sahu

A wani yunkuri na tabbatar da da’a tare da bin ka’idojin da dokar hukumar tace fina-finai ta samar kan hotuna da kalamai su zamo masu ma’ana, Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano karkashin jagorancin Alh Abba El-mustapha ta sanar da haramta lika duk wani nau’in hoto ko kalmomi marasa ma’ana ajikin baburan  Adaidaita Sahu a […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai