Babban Labari
Labarai
’Yan Bindiga Sun Sace Budurwa Bayan Karbar Kudin Fansa
’Yan bindiga sun kai hari Garo da ke Ƙaramar Hukumar Kabo a Jihar Kano cikin daren ranar Lahadi, inda suka sace wata budurwa mai suna Zainab Auwalu, bayan sun karɓi kuɗin fansa Naira miliyan takwas daga hannun mahaifinta.

