Tag: GOMBE

Babban Labari

Ɗan Majalisar Tarayya Yaya Tongo ya rasu

Ɗan majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Gombe/Kwami/Funakaye a Majalisar Wakilai Yaya Bauchi Tongo, ya rasu a ranar Juma’a a Abuja bayan doguwar jinya. Marigayi Yaya Bauchi Tongo, jigo ne a jam’iyyar APC wanda Gwamna Muhammad Inuwa ya bayyana rasuwarsa a matsayin babban rashi ga Jihar Gombe da ma kasa baki ɗaya. Rasuwarsa ta zo ne […]

Babban Labari

Hukumar tsaron farin kaya ta Civil Defence  (NSCDC) reshen jihar Gombe, ta kama wasu mutane biyar da ake zargi da hannu a ƙungiyoyin satar babura da na’urorin lantarki a sassa daban-daban na jihar. Kamen ya biyo bayan wasu samame da jami’an hukumar suka gudanar bisa bayanan sirri a ƙananan hukumomin Billiri da Balanga da Akko […]

Babban Labari Lafiya

Ana Fargabar Ɓullar Zazzaɓin Lassa A Gombe

An samu rahoton wasu mutane huɗu da ake zargin sun kamu da cutar zazzaɓin Lassa a Jihar Gombe, sa’o’i kaɗan kafin ƙaddamar da shirin ‘Ranar Ba Da Gudunmawar Jini’  wanda aka shirya gudanarwa a ranar Asabar. Majiyoyi daga Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Gombe sun bayyana cewa, daga cikin mutanen huɗun da ake zargin har da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai