Gwamnatin Najeriya ta dauki matakan tsaurara tsaro a iyakokin kasar gabanin zanga-zanga da ake shirin farawa ranar Alhamis ga watan Agusta, 2024.
Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa. Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.