Babban Labari
Labarai
Kotu ta bayar da umarnin a kama jami’in DSS Kirista Ifeanyi Festus, bisa zargin sace yarinya musulma da cin zarafinta.
Wata kotun majistiri dake zamanta a Hadejia jihar Jigawa ta bayar da umarnin kamo wani jami’in hukumar tsaron farin kaya, DSS, mai suna Ifeanyi Festus, bisa zarginsa da sace karamar yarinya da tursasa mata sauya addininta zuwa kiistanci tare da cin zarafinta ta hanyar lalata. A cewar kotun, ana zargin jami’in da sace Walida Sani, […]

