Jami’a

Ɗalibin Jami’a Ya Kashe Kansa Bayan Faɗuwa Jarabawa

Hukumar jami’ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun tabbatar da mutuwar wani ɗalibi, mai suna Ajibola Ibitayo – wanda ake zargin ya kashe kansa. Wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na jami’ar Mista Abiodun Olarenwaju ya fitar ranar Alhamis, ya ce ɗalibin wanda yake aji na biyu – ya kashe kansa ne bayan […]

Read more

Kungiyar Malaman Jami’ar jihar Yobe Ta Janye Yajin Aiki

Ƙungiyar malaman jami’a reshen jami’ar jihar Yobe sun sanar da janye yajin aiki da suka shiga ranar 11 ga watan Yulin, 2025. Shugaban malaman jami’ar, Ahmed Karange, ya bayyana cewa sun cimma yarjejeniya da gwamnatin jihar ta Yobe, inda ta yi alkawarin biyan sauran buƙatu da malaman ke nema. “Bayan cimma yarjejeniyar, shugaban malaman jami’ar […]

Read more