Babban Labari
Rundunar tsaron Nijeriya ta bayyana damuwa kan mutuwar Janar Rabe a hannun ƴan bindiga
A saƙon jaje da rundunar tsaron Najeriya ta fitar, ta bayyaa rashin a matsayin babba, inda ta ce za ta ƙaimi wajen yaƙi da matsalar tsaro a ƙasar baki ɗaya. “Muna miƙ saƙon ta’aziyya da jaje kan rasuwar abokin aikinmu Manjo Janar Abubakar ga iyalansa da sauran ƴan Najeriya baki ɗaya. A lokacin da yake […]
