Tag: JASS

Babban Labari

Gwamnati za ta mayar da yara 5,000 makaranta a Jigawa

Gwamnatin Tarayya ta fara gudanar da shirin tantance matakin ilimin ɗalibai a faɗin ƙasar nan domin duba yadda ɗalibai ke fahimtar abin da ake koya musu, tare da amfani da sakamako wajen tsara manufofi da shirye-shiryen bunƙasa ilimi. Ƙaramar Ministar Ilimi, Farfesa Suwaiba Sa’id Ahmad ce ta bayyana hakan yayin da ta kai ziyarar duba […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000