An Dakatar Da Tallan Maganin Gargajiya A Fina-finai A Kano
Hukumar Tace Fina-finai Da Dab’i Ta Jihar Kano ta bayyana dakatar da nuna duk wani tallan maganin gargajiya a fim tare da masu yawo a tituna da lasifika a ciki a jihar.
Hukumar Tace Fina-finai Da Dab’i Ta Jihar Kano ta bayyana dakatar da nuna duk wani tallan maganin gargajiya a fim tare da masu yawo a tituna da lasifika a ciki a jihar.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta samu nasarar kama wasu mutane da ake zargi da laifin garkuwa da mutane Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na Facebook. SP Kiyawa, ya ce ana zargin mutanen da laifin yin garkuwa […]
Daga: Safiyanu Haruna Kutama Hukumar tace finafinai ta jihar Kano ta amince da tsawaita wa’adin dakatar da nuna wasu manyan fina-finai masu dogon zango 22. Tun da farko hukumat ta sanar da dakatar da nuna finafinan ne sakamakon zarginsu da saɓa ƙa’idar hukumar, sannan ta ba masu finafinan mako ɗaya su cika ƙa’idojin hukumar. Sai […]
Hukumar tace fina-finai ta Jihar Kano ta dakatar da haska shirin Labarina, Dadin Kowa da wasu ƙarin fina-finan Hausa guda 20 a kafafen Internet ko gidajen talabijin. Hukumar ta ce ta ɗauki matakin ne a ƙoƙarinta na tabbatar da ana bin dokar tace fina-finai sau da ƙafa tare da ƙara dora masana’antar Kannywood a kan […]
Hukumar Tace Fina-finai da Dab’i ta Jihar Kano ta sanar da haramta gudanar da Bikin “Kauyawa Day” a fadin jihar, tare da fitar da matakai guda shida da za su tabbatar da bin wannan doka da kuma cikar manufofin da aka sanya a gaba.
Kwamitin tsaron da gwamnatin jihar Kano ta kafa don magance fadace-fadacen daba da ta’ammali da miyagun kwayoyi da kuma gyara tarbiyar matasa, karkashin jagorancin Dr. Yusuf Ibrahim Kofar Mata, ya kai sumame wuraaren da ake zargin maboyar yan Daba ne da kuma dilolin miyagun kwayoyi, a unguwannan Dorayi, Ja’en, Sharada, Unguwar Dabai, Dukawa, Kabuga, Kofar […]
Kungiyar Gauta Club ta masu maganganun siyasa a kafafen yada labarai a jihar Kano ta bayyana goyon bayanta da matakin da shugabannin kafafen yada labarai suka dauka na dakatar da yada shirye-shiryen iyasa kai tsaye. “A madadin shugabanni da ‘ya ‘yan wannan kungiya mai albarka ta Gauta Club wadda hadaka ce ta masu gwagwarmayar siyasa […]
Jami’ar Maryam Abacha MAAUN ta rufe wasu gidaje biyu da ke zaman ɗakunan kwanan ɗalibanta mata a Jihar Kano. Hukumar gudanarwar jami’ar ta rufe ɗakunan kwanan ɗaliban da ke unguwar Hotoro da titin UDB a Kano saboda zargin rashin ɗa’a. Wannan jami’i da ke kula da ɗakunan kwanan, Hamza Garba, ya ce an ɗauki matakin […]
Rundunar yan sandan jihar Kano, tabbatar da rasuwar wani matashi mai suna Sulaiman Musa, dan shekaru 25 mazaunin Garin Goda a karamar hukumar Mijinbir, sakamakon kwada masa Gora da yayan budurwarsa mai suna Mansur Umar dan shekaru 25, yayi lokacin da yaje zance wajen kanwarsa mai suna Fiddausi Umar . Kakakin rundnar yan sandan jihar […]
Ma’aikatar yada labarai ta jihar Kano, tare da hadin gwiwar NEXA, sun shirya taron horas wa na wuni biyu ga wadanda suke yada manufofi da aiyukan gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, a shafukan sada zumuntar, Facebook, X, Instergram, dabarun yadda za su yi amfani da shafukan ta hanyar bin dokoki da kuma tantance labaran […]