Sarkin Kano ya yi Alla-wadai da sace ƙananan yara
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya yi Alla-wadai da sace ƙananan yara da ake yi a jihar nan da kuma kai su Kudancin ƙasar nan.
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya yi Alla-wadai da sace ƙananan yara da ake yi a jihar nan da kuma kai su Kudancin ƙasar nan.
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano CP Muhammad Usaini Gumel, ta bakin kakakin rundunar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya buƙaci al’ummar jihar da su fara yin rajistar ababensu na hawa ta shafukan intanet ɗin da hukumar ta tanada tare da samun takardun shaidar rajistar. Wannan na ƙunshe ne a cikin umarnin da Sufeto Janar na […]
DAGA: HASSAN ABDU MAI BULAWUS Wasu dandazon mata sun gudanar da zanga-zangar lumana a kan gadar da ke ƙofar Nassarawa domin nuna goyon bayansu ga gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, tare da yin kira ga masu ruwa da tsaki a ɓangaren shari’a kan yin adalci a hukuncin zaɓen gwamnan Kano da ake dakon jiran […]
An yi kira ga kamfani dilancin labarai na Najeriya NAN da ya dawamar da fittacen dan kishin kasa kuma dan siyasa, marigayi Malam Aminu Kano(1920-1983). Wani gogagen dan jarida kuma mai ba da shawara kan harkokin yada labarai a nan Kano, Alhaji Abdulkhadir Ahmad Ibrahim kwakwatawa ne ya yi wannan kira a cikin wata wasikar […]
Kungiyar ‘Yan Kasuwa, Masana’antu, Ma’adanai, da Noma ta Kano, KACCIMA, ta ce tana shirin sanyawa cibiyar kasuwanci da taro da sunan Shugaban Kamfanin Dangote Group, Aliko Dangote.
Hajiya Aisha Ibrahim Bura ta lashe zaben shugabancin Kungiyar mata ‘yan jarida wato NAWOJ ta kasa, wanda aka gudanar a Birini taraiyya Abuja.
Ƙungiyar da ke yaƙi da safara da bautar da ƙananin yara NACTAL tare da haɗin guiwa da hukumar yaƙi da safarar bil’adama ta ƙasa NAPTIP, da sauran kwamitocin karta kwana da ke yaƙi da wannan ɗabi’a, sun gudanar da taron wuni ɗaya domin wayar da kan al’umma kan matsalolin safar bil’adama da shigi da fici ba bisa ƙa’ida ba a nan jihar Kano.
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zaman a babban birnin tarayya Abuja ta bayyana tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna kuma dan takarar APC a matsayin wanda yai nasara a zaben gwamnan jihar Kano da aka gudanar a ranar 18 ga watan maris da ya gabata.
Allah Ya yi wa Mai martaba Ohinoyi na kasar Ebira, Alhaji Ado Ibrahim rasuwa wanda har ila yau shi ne mataimakin shugaban Jama’atu Nasril Islam (JNI) na kasa,
Ƙungiyar ta ce bayan nazari da lissafin da mambobinta suka yi kan yadda suke tafiyar da sana’ar tasu, sun cimma matsayar sanar da sabon farashi inda ta ƙara da cewa abincin kaji mai iganci a yanzu ya haura naira 11,000 a kan ko wanne buhu.