Wata Jiha a Amurka Ta Haramta ‘Yan Jihar Amfani da Manhajar TikTok
Gwamnan jihar Montana, Greg Gianforte a ranar Laraba ya rattaba hannu kan wata doka ta haramta amfani da Manhajar TikTok mallakar kasar China a jihar.
Gwamnan jihar Montana, Greg Gianforte a ranar Laraba ya rattaba hannu kan wata doka ta haramta amfani da Manhajar TikTok mallakar kasar China a jihar.
Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin cewa mutane sama da dubu dari takwas ka iya tserewa daga Sudan sakamon kazamin fadan da ake yi tsakanin bangarorin soji biyu da ke gaba da juna.
Majalisar Ɗinkin Duniya ta kwashe ɗaruruwan ma’aikatanta da iyalansu daga Khartoum da sauran yankunan Sudan, a cewar wani mai magana da yawun Babban Sakataren ƙungiyar.
Akalla rayukan mutane 85 sun salwanta ciki har da mata da yara yayin da wasu mutanen fiye da 320 suka ji munanan raunika bayan aukuwar wani turmutsitsi a birnin Sanaa da ke karkashin ‘yan tawaye
Hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun bayyana damuwarsu kan ƙaruwar fasa-ƙwaurin miyagun ƙwayoyi a tsakanin iyakokin ƙasarta da Najeriya da kuma Jamhuriyar Benin.
Hukumar kare hakkin bil adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi Alla-wadai da karuwar hukuncin kisa a ƙasar Iran, ciki har da wadanda ke da hannu a zanga-zangar kasar.
Ghana: Rashin Ruwa Mai Tsafta Na Jawo Mutuwar Mutane -UNICEF
Turkiyya: Shugaban Ƙasar Ya Yi Buɗa Baki Da Talakawansa
Faransa: Al’amura Sun Tsaya Cak Saboda Yajin Aiki da Zanga-zanga
Ana shirin kafa asusun zuba jari na kasahen Turkawa a Istanbul