Tag: KENYA

Babban Labari

Gobara ta yi ajalin ɗalibai 16 a Kenya

Ɗalibai 16 sun mutu sakamakon wata gobara da ta tashi a makarantar kwana da ke Gilgil a Kenya, kamar yadda wani ɗansanda ya shaida wa manema labarai. Wasu ɗalibai 74 kuma suna samun kulawa a asibiti bayan raunin da suka ji. Gobarar da ta faru a makarantar ƴanmata ta Utumishi ta soma ne da sanyin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai