Tag: MASALLACI

Babban Labari

Gwamnatin Bauchi ta rufe masallaci saboda rikicin liman da ƴan kwamati

Gwamnatin Jihar Bauchi da ke arewa maso gabashin Najeriya ta rufe Masallacin Ibadurrahman da ke unguwar Shingen Abba a cikin garin Bauchi, sakamakon rikicin da ya shafe kusan shekaru uku yana gudana tsakanin kwamitin gudanarwar masallacin da limaminsa. Matakin ya zo ne domin daƙile yiwuwar ɓarkewar rikici da ka iya janyo asarar rayuka a tsakanin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai