Tag: MOKWA

Babban Labari Labarai

Ambaliya : Kungiyoyi Sun Bukaci Gwamnatin Nijeriya Ta Diyyar Wadanda Iftila’in Mokwa Ya Shafa

Kungiyar nan mai rajin farfaɗo da ruhin dimokraɗiyya a arewacin Najeriya wato League of Northern Democrats ta bukaci gwamnatin ƙasar da ta biya diyya ga wadanda iftila’in ambaliyar ruwa ta abka wa a jihar Neja. Kungiyar ta ce duk da gwamnatin tarayya ta ziyarci yankin, amma akwai bukatar ta fara tunanin biyan diyya. Ladan Salihu, […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000