Babban Labari
Labarai
Siyasa
Gwamnan Kano Ya Kori Masu Taimaka Masa Na Musamman Guda 2
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusuf, ta amince da korar wasu manyan ma’aikata na musamman (SSAs) nan take bayan rahoton kwamitocin bincike.

