Zan haɗa kan Najeriya idan aka zaɓe ni shugaban ƙasa — Peter Obi
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya ce yana da ƙwarewa da salon shugabancin da za su ba shi damar haɗa kan Najeriya idan aka zaɓe shi shugaban ƙasa. Obi ya bayyana haka ne a shirin siyasa na gidan talabijin na Channels a daren ranar Lahadi. Obi, ya kuma musanta zargin cewa […]








