NDLEA

NDLEA Ta Kama Miyagun Ƙwayoyi Tan 3.9 Da Kama Mutum 599

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) reshen Jihar Sakkwato, ta kama tan 3.9 na miyagun ƙwayoyi tare da cafke mutum 599 cikin shekarar da ta gabata. Kwamandan hukumar a jihar, Mustapha M. Gidado ne, ya bayyana hakan yayin taron manema labarai da aka shirya domin bikin Ranar Yaƙi da Shan Miyagun […]

Read more

Kotu ta wanke Abba Kyari kan zargin rashin bayyana kadadrori

Babbar kotun tarayyar Najeriya ta sallami dakataccen mataimakin kwamishinan ‘yansanda Abba Kyari, ta kuma wanke shi daga wasu zarge-zargen da ake masa. Mai shari’a James Omotosho ne ya yanke hukuncin kan zarge-zarge 23 da ake masa da suka shafi rashin bayyana kadarorinsa da hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasar (NDLEA) ta shigar […]

Read more