PDP

Jam’iyyar PDP ta ɗinke – Tanimu Turaki

Shugaban jam’iyyar PDP, Kabiru Tanimu Turaki ya ce yanzu jam’iyyar ta ɗinke ɓarakar da ta daɗe tana ciki, inda ya ce komai ya wuce a yanzu. Turaki ya bayyana haka ne a ranar Laraba a lokacin da yake zantawa da shugabannin jam’iyyar PDP na jihohi, waɗanda ya ce sun kai masa ziyara ne domin taya […]

Read more

Hotunan Yadda Fada Ya Barke A Hedikwatar Jam’iyyar PDP

An ba wa hamata iska a Hedikwatar Jam’iyyar PDP da ke Abuja a tsakanin bangarorin da ke hamayya da juna. Fadan ya barke ne bayan bangarorin sun halarci ofishin domin gudanar da tarukansu daban-daban a safiyar Talata. Idan ba a manta ba, bangaren Ministan Abuja, Nyesom Wike, wadanda uwar jam’iyyar ta dakatar a yayin babban […]

Read more

PDP Ta Kori Nyeson Wike

Babbar jam’iyyar hamayya a Najeriya, PDP ta sanar da korar ministan Abuja, Nyesom Wike, da wasu jiga-jiga daga cikinta, saboda abin da ta kira yi wa jam’iyya zagon-ƙasa. Cikin wata sanarwa da jam’iyyar ta wallafa a shafinta na Facebook, ta ce ta ɗauki matakin ne domin kawo haɗin kai da ladabtarwa a jam’iyyar da kuma […]

Read more

Ba Zanje Wajen Babban Taron PDP Ba- Sule Lamido

Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamido ya ce ba ya goyon bayan babban taron jam’iyyarsu ta PDP, kuma ba zai je taron ba saboda nasarar da ya yi a ƙorafin da ya shigar gaban kotu na dakatar da taron. Lamido ya bayyana hakan ne jim kaɗan bayan kotun tarayya a Abuja ta umarci PDP ta dakatar […]

Read more

Yadda Babban Taron Jam’iyar PDP Ke Gudana A Oyo

Shugabanni da wakilai da magoya bayan babbar jam’iyyar adawa a Najeriya ta PDP sun yi wa filin wasa na Lekan Salami tsinke domin halartar babban taronta na ƙasa. Ana gudanar da taron ne a birnin Ibadan na jihar Oyo da ke kudancin ƙasar, kuma jam’iyyar ce ke mulkin jihar ƙarƙashin Gwamna Seyi Makinde. “Duk wanda […]

Read more