Abubuwa shida da suka sauya tun bayan zaɓen Najeriya na 2023
Yayin da Najeriya ke tunkarar babban zaɓen ƙasa a watan Janairun 2027, ana sa ran miliyoyin ‘yan ƙasa za su kaɗa ƙuri’a domin zaɓen shugaban ƙasa, gwamnoni, da kuma ‘yan majalisun dokoki na tarayya da na jihohi. Lokacin da ‘yan Najeriya suka je rumfunan zaɓe a shekarar 2023, mutane da dama sun yi imanin cewa […]