Babban Labari
Labarai
Gaskiyar Lamari: Gidan Yarin Goron Dutse.
Biyo bayan zargin yin lalata da maza a gidan kurkun Goron Dutse Kano, Gidan Telebijin da Radio na Muhasa tare da hadin gwiwar rundunar kishin Kano wato RKK, sun kai ziyarar ganewa idonsu don binciken abinda ke faruwa. Ziyarar ta kunshi yan jarida da lauyoyi wadanda suka duba dakunan daurarrun da kuma abincin da […]

