Ruwa

Mamakon Ruwan Sama Ya Hallaka Dalibai 2 Da Yarinya A Zariya

Wani mamakon ruwan sama da aka tafka a birnin Zariyan jihar Kaduna, ya yi sanadiyar mutuwar mutum uku yayin da kuma ake ci gaba da neman gawar mutum daya. Bayanai sun nuna cewa biyu daga cikin wadanda suka rasa ransu dalibai ne, Fatima Sani Danmarke mai shekara 18, da ke karatu a makarantar share fagen shiga jami’a da ke Funtua a jihar Katsina da Yusuf Surajo da shi […]

Read more

Ambaliya Ta Karya Gada A Kasar Nijar

Daga Suraj Na Iya Idris Kududdufawa Babbar gadar da ake shiga babban birnin Yamai a kasar Nijar ta karye sakamakon mamakon ruwa saman da ake yi samu a yankin.  Gadar ta karye ne tsakanin mahadar jihar Doso da mahadar shiga birnin na Yamai. Mafiya yawan al’ummar da suke bi ta jihar Doso domin shiga birnin […]

Read more