Babbar Sallah: Gwamnatin Kano Ta Shawarci Al’umma Su Duba Lafiyar Dabbobin Layyarsu.
Daga: Zubaida Abubakar Ahmad Gwamnatin Jihar Kano ta bukaci jama’a da su tabbatar da cewa dabbobin da za su yi layya da su ba su dauke da wata cuta kafin Babbar Sallah. Kwamishinan Lafiya na Jihar, Dakta Abubakar Labaran Yusuf ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar ranar Litinin, inda ya ce hakan […]