Atiku ya buƙaci Inec ta sauya lokacin zaɓen 2027
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya yi kira ga hukumar zaɓe mai zaman kanta da ta gaggauta sake duba ranar da aka tsayar domin gudanar da babban zaɓe na 2027, yana mai cewa lokacin ya yi karo da azumin watan Ramadan. A ranar Juma’a INEC ta sanar cewa za a gudanar da zaɓen shugaban […]



