Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga fiye da 40 a Borno
Rundunar sojin saman Najeriya ta ce ta kashe ƴanbindiga fiye da 40 a wasu hare-haren haɗin giwwa ta sama a yankunan Azi da Musarram da ke jihar Borno. Cikin wata sanarwa da daraktan hulɗa da jama’a a rundunar, Air Commodore Ehimen Ejodame ya fitar a ranar Lahadi ya ce harin ya wargaza shirin ƴanbindigar na […]










