Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 16, sun ceto mutum 11 da aka sace a Borno
Dakarun Operation HADIN KAI sun kashe ’yan ta’adda 16 tare da ceto mutum 11 da aka sace a wasu hare-hare da suka kai a Jihar Borno. Sojojin sun fafata da ’yan ta’addan a yankin Gidan Kaji da ke kan titin Maiduguri zuwa Damboa. A yayin artabun, dakarun sun kashe ’yan ta’adda 16, yayin da wasu […]









