tsaro

An gabatar da jirage marasa matuƙa na ARCO Worldwide Services Limited domin ƙarfafa aiyukan tsaro a Arewa maso Yammancin Nijeriya.

A yayin da matsalar rashin tsaro ke ci gaba da addabar yankin Arewa maso Yammacin Najeriya, rundunar yan sandan Najeriya ta buɗe wani babban taron tsaro a Gusau, babban birnin Jihar Zamfara, domin duba ƙalubalen tsaro tare da tattauna hanyoyin da za a bi wajen shawo kansu. Taron mai taken “Appraising the Security Challenges in […]

Read more

Ƴan bindiga sun sace sakataren ƙaramar hukumar Kibiya.

Wasu ƴanbindiga sun kai hari gidan sakataren ƙaramar hukumar Kibiya da ke jihar Kano tare da sace shi. Shugaban majalisar kansilolin ƙaramar hukumar Hon. Sabo Yusuf Usman ya shaida wa BBC cewa lamari ya faru ne ranar Juma’a da daddare a gidan sakataren da ke garin Dinya. ”Lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 1:00 […]

Read more

Gwamnatin Kano Zata Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Don Tabbatar Da Zaman Lafiya

Gwamnatin jihar Kano zata gudanar da karatunn alkur’ani mai girma da addu’o’I na musamman domin tabbatar da  zaman lafiya a fadin jihar. Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, wanda ya samu wakilcin kwamishinan addinai, Sheik Ahmad Tijjani Auwal , ne ya bayyana hakan yayin kammala musabakar alkur’ani mai girma tsakanin hukumomin tsaro, wanda rundunar […]

Read more

Yau Majalisar Dattawa za ta tantance sabon Ministan Tsaro

Majalisar Dattawan Najeriya za ta tantance wanda Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa a matsayin Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa, a zamanta na yau Laraba. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa daga ofishin Shugaban Masu Rinjaye na majalisar, Opeyemi Bamidele. Sanarwar ta ce majalisar ta karɓi buƙatar Shugaban Ƙasa Tinubu na tabbatar […]

Read more

Tinubu ya ganawa da manyan hafsoshin tsaron ƙasar

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yi ganawar sirri da manyan hafsoshin tsaron ƙasar a fadarsa da ke Villa. Manyan hafsoshin sun isa fadar shugaban ƙasar da maraicen yau Talata, inda suka yi ganawa har ta tsawon sa’o’i uku, kamar yadda jaridun ƙasar suka ruwaito. Ba a dai bayyana dalilin ganawar ba, amma wasu na ganin […]

Read more