Sojoji sun daƙile yunƙurin mahara da kashe kwamanda a Borno
Sojojin Operation Haɗin Kai sun kashe ‘yan tada ƙayar baya daga tsaunukan Mandara a lokacin wani yunƙurin da suka yi da tsakar dare don kai hari cikin al’ummar Bitta da ke Borno. Majiyoyin tsaro sun shaida cewa, lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 12:30 na daren wayewar ranar Alhamis lokacin da sojoji, waɗanda ke […]