Kano: Rundunar ‘yan sanda ta kaddamar da rajistar ababen hawa
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano CP Muhammad Usaini Gumel, ta bakin kakakin rundunar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya buƙaci al’ummar jihar da su fara yin rajistar ababensu na hawa ta shafukan intanet ɗin da hukumar ta tanada tare da samun takardun shaidar rajistar. Wannan na ƙunshe ne a cikin umarnin da Sufeto Janar na […]