yan sanda

CP Bakori ya duba tsaron makarantar POLAC Wudil, tare da  ƙarfafa sintirin Handshake a hanyar Kano–Maiduguri.

Kwamishinan ƴan sandan Jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya kai ziyarar duba tsaro zuwa makarantar ƴan sanda ta Najeriya (POLAC) da ke Wudil, AIG Patrick A. Atayero inda ya gana da kwamandan makarantar domin nazarin matakan tsaro da ƙara inganta haɗin gwiwa. Bayan haka, CP Bakori ya jagoranci sintiri a kan titin Kano–Maiduguri da […]

Read more

KACRAN ya ti watsi da ƙirƙiro ƴansandan jihohi a Najeriya

Ƙungiyar Fulani makiyaya ta Kullen Allah ta yi kira ga hukumomin Najeriya su dakatar da batun ƙirƙiro ƴansandan jihohi a faɗin ƙasar. Yayin tattaunawarsa da BBC, Shugaban ƙungiyar na ƙasa, Mohammed Khalil Bello ya ce shirin ba shi da wata fa’ida illa haifar da taɓarɓarewar tsaro a faɗin ƙasar. Ƙungiyar makiyayan ta bayyana fargabar cewa […]

Read more

Zaɓen cike gurbi: Rundunar ƴan Sandan jihar Kano ta taƙaita zirga-zirga a Dawakin Kudu da Warawa.

Rundunar ‘Yan sandan Jihar Kano ta bayyana matakan tsaro da aka amince da su gabanin zaben cike gurbin ɗan majalisar Tarayya mai wakiltar Dawakin Kudu da Warawa wanda zai gudana ranar Asabar. Wannan na ƙunshe cikin wata sanarwa da kakakin rundunar,CSP Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar Yace bisa umarnin kwamishinan yan sandan jihar Kano,  CP […]

Read more

Kada ku damu kan batun kafa ’yan sandan jihohi —Sufeto-Janar

Sufeto-Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Olatunji Rilwan Disu, ya tabbatar wa jami’ai da ma’aikatan rundunar cewa shirin kafa ’yan sandan jihohi ba zai kawo ƙarshen rundunar ’yan sanda ta ƙasa ba.   Disu ya bayyana haka ne a ziyararsa ta farko a hukumance ga Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jigawa a ranar Litinin. Ya ce babu dalilin […]

Read more