Rundunar yan sandan Kano ta kwato motar da aka sace sannan aka siyar da ita a Nijar
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta kama wani matashi mai shekaru 23, Isah Yusuf, da wata mota kirar Pontiac mai launin Ja, wadda ake zargin ta sata ce. Rundunar ta ce jami’an sashen yaƙi da garkuwa da mutane, sun kama matashin ne a ranar 25 ga Yuli, 2026, da misalin ƙarfe 11 na safe, a […]