Home » Tsohon Sakataren NUJ Na Kasa Ya Mutu Yana Da Shekaru 91

Tsohon Sakataren NUJ Na Kasa Ya Mutu Yana Da Shekaru 91

by Mujahid Wada Guringawa
0 comment

Tsohon sakataren kungiyar yan jarida na kasa ( NUJ) Chief Jola Ogunlusi, yam utu yana da shekaru 91 a duniya kamar yadda iyalansa suka tabbatar a ranar Asabar a Jihar Legos.

A cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun ,Gbenga Aruleba, a madadin iyalansa sun Ogunlushi ya mutu ne bayan yayi fama da gajeriyar jinya.

Ya fara aikin jarida a shekarar 1970 sannan kuma ya rike mikamin sakataren kungiyar NUJ na kasa.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?