Yan Najeriya na kan gaba-gaba wajen sauke sabuwar manhajar Threads

Yan Najeriya na kan gaba-gaba wajen sauke sabuwar manhajar Threads

Jim kadan bayan saukar sabuwar manhajar Threads da zafinta, ‘yan Nijeriya sun kasance a gaba-gaba wajen yin maraba da wannan dandali.

A ranar Alhamis ne kamfanin Meta mamallakin Facebook da Instagram da WhatsApp ya kaddamar da Thread, wata manhaja da ta kasance tamkar kishiya ga Twitter saboda kamanceceniyarsu.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *