Home » Zaben Kogi: Ɗan takarar gwamna ya zargi INEC da yi masa wala-wala

Zaben Kogi: Ɗan takarar gwamna ya zargi INEC da yi masa wala-wala

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment

Dan takarar gwamnan jihar Kogi na jam’iyyar PDP, Sanata Dino Melaye, ya gabatar da jawabi ga manema labarai ana tsaka da kaɗa ƙuri’a a zaɓen gwamnan jihar.

Ana gudanarwa a wannan zaɓe ne a yau Asabar, inda ya zargi hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC da yunkurin yi masa wala-wala.

Melaye ya ce dole INEC ta soke sakamakon zaɓen ƙananan hukumomi guda biyar, wadanda suka hada da Okene, Okehi, Ajaoukuta, Adavi da kuma Ogori/Mangogo.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?