• Home  
  • Zaben Kogi: Ɗan takarar gwamna ya zargi INEC da yi masa wala-wala
- Labarai

Zaben Kogi: Ɗan takarar gwamna ya zargi INEC da yi masa wala-wala

Dan takarar gwamnan jihar Kogi na jam’iyyar PDP, Sanata Dino Melaye, ya gabatar da jawabi ga manema labarai ana tsaka da kaɗa ƙuri’a a zaɓen gwamnan jihar.

Dan takarar gwamnan jihar Kogi na jam’iyyar PDP, Sanata Dino Melaye, ya gabatar da jawabi ga manema labarai ana tsaka da kaɗa ƙuri’a a zaɓen gwamnan jihar.

Ana gudanarwa a wannan zaɓe ne a yau Asabar, inda ya zargi hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC da yunkurin yi masa wala-wala.

Melaye ya ce dole INEC ta soke sakamakon zaɓen ƙananan hukumomi guda biyar, wadanda suka hada da Okene, Okehi, Ajaoukuta, Adavi da kuma Ogori/Mangogo.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai