• Home  
  • Ƙungiyoyin Saudiyya na fatan ɗauke Salah.
- Labarai - Wasanni

Ƙungiyoyin Saudiyya na fatan ɗauke Salah.

Gasar Saudi Pro League za ta yi “duk abin da ya dace” domin ganin ɗanwasan gaban Liverpool da Masar, Mohamed Salah mai shekara 33, ya koma taka leda a Saudiyya a cikin watan Janairu.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai